Genesis 2:18 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ubangiji Allah ya ce, “Bai yi kyau mutumin yă kasance shi kaɗai ba. Zan yi masa mataimakin da ya dace da shi.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ يَثٜىٰ أَ رَنْسَ «بَيْيِݣَوْ مُتُمِنْ يَكَسَنْثٜىٰ شِ كَطَيْبَ؞ ذَنْيِمَسَ مَيْ تَيْمَكُواْ وَدَّ تَدَاثٜىٰ دَشِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan sai Ubangiji Allah ya ce, “Bai kyautu mutumin ya zauna shi kaɗai ba, zan yi masa mataimakin da ya dace da shi.”