Genesis 2:21 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka Ubangiji Allah ya sa mutumin ya yi barci mai nauyi; yayinda yake barci sai ya ɗauko ɗaya daga cikin haƙarƙarin mutumin, ya kuma rufe wurin da nama.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ يَسَا مُتُمِنْ يَيِ بَرْثِ مَيْ ظُرْڢِ؞ سَعَدَّ يَكٜىٰ بَرْثِ، سَيْ يَهْوٜىٰهْ يَثِرٜىٰ هَڧَرْڧَرِنْسَ طَيَ، يَكُمَ رُڢٜىٰ وُرِنْ دَ نَامَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Ubangiji Allah ya sa barci mai nauyi ya kwashe mutumin. Lokacin da yake barci Ubangiji Allah ya cire ɗaya daga cikin haƙarƙarinsa ya cike wurin da nama,