Genesis 2:22 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan Ubangiji Allah ya yi mace daga haƙarƙarin da ya ɗauko daga mutumin, ya kuwa kawo ta wurin mutumin.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
هَڧَرْڧَرِنْ دَ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ يَثِرٜىٰ دَغَ وُرِنْ جِكِنْ مُتُمِنْ، يَا صِڢَّتَا مَثٜىٰ دَشِ يَا كُوَ كَٰوُاْ تَوُرِنْ مُتُمِنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
haƙarƙarin nan kuwa da Ubangiji Allah ya cire daga mutumin ya yi mace da shi, ya kuwa kawo ta ga mutumin.