Genesis 2:24 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Wannan ne ya sa mutum yakan bar mahaifinsa da mahaifiyarsa, yă manne wa matarsa, su kuma zama jiki ɗaya.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَلِيلِنْ كٜىٰنَنْ دَ يَسَا مُتُمْ ذَيْ بَرْ بَابَنْسَ دَ مَامَرْسَ يَمَنّٜىٰ وَمَاتَرْسَ، سُو بِيُنْ سُذَمَ طَيَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Domin haka mutum yakan rabu da mahaifinsa da mahaifiyarsa ya kuwa manne wa matarsa, sun zama ɗaya.