Genesis 2:7 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan Ubangiji Allah ya yi mutum daga turɓayar ƙasa, ya kuma hura numfashin rai cikin hancinsa, mutumin kuwa ya zama rayayyen taliki.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ يَا صِڢَّتَا مُتُمْ دَغَ تُرْٻَيَرْ ڧَسَا؞ يَا هُورَ مَسَ نُمْڢَشِنْ رَيْ أَهَنْثِنْسَ، سَيْ مُتُمْ يَذَمَ مَيْ رَيْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan Ubangiji Allah ya siffata mutum daga turɓayar ƙasa, a cikin kafafen hancinsa kuwa ya hura numfashin rai, mutum kuma ya zama rayayyen taliki.