Genesis 20:11 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ibrahim ya ce, “Na ce a raina, ‘Tabbatacce babu tsoron Allah a wannan wuri, za su kuwa kashe ni saboda matata.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِبْرَٰهِيمْ يَا أَمْسَ يَثٜىٰ «نَيِ حَكَ دُواْمِنْ إِنَ تُنَانِ ثٜىٰوَ بَابُ ڟُواْرُوانْ اللَّهْ كُواْ كَطَنْ أَوَنَّنْ وُرِے، كُمَ ذَاسُ كَشٜىٰنِ سَبُواْدَ مَاتَتَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ibrahim ya ce, “Na yi haka, domin ina zaton babu tsoron Allah ko kaɗan a wannan wuri, shi ya sa na zaci, kashe ni za a yi saboda matata.