Genesis 20:13 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da Allah ya sa na tashi daga gidan mahaifina na ce mata, ‘Wannan shi ne yadda za ki nuna mini ƙaunarki. Duk inda muka tafi, ki ce game da ni, “Shi ɗan’uwana ne.” ’ ”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَ لُواْكَثِنْ دَ اللَّهْ يَرَبَنِ دَ غِدَنْ بَابَنَ يَسَا نِے إِنَ تَيَٰوُاْ، سَيْ نَثٜىٰمَتَ، ‹أَلْحٜىٰرِنْ دَ ذَاكِيِ مِنِ شِينٜىٰ كِدِنْغَ ثٜىٰوَ نِے طَنْعُوَنْكِنٜىٰ؞› »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A lokacin da Allah ya raba ni da gidan mahaifina, ya sa ni yawace yawace, na ce mata, ‘Wannan shi ne alherin da za ki yi mini a duk inda muka je, ki ce da ni ɗan'uwanki ne.’ ”