Genesis 20:14 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Abimelek ya kawo awaki da shanu da bayi maza da mata, ya ba wa Ibrahim, ya kuma komar da Saratu matarsa gare shi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ أَبِمٜىٰلٜىٰكْ يَطَوْكِ سَارَةُ يَمَيَرْوَ إِبْرَٰهِيمْ؞ يَكُمَ بَا إِبْرَٰهِيمْ تُمَكِ دَ شَانُو دَ بَايِ مَظَا دَ مَاتَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Abimelek ya ɗauki tumaki da takarkarai, da bayi mata da maza, ya ba Ibrahim, ya kuma mayar masa da matarsa Saratu.