Genesis 20:15 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Abimelek ya kuma ce, “Ƙasata tana gabanka, ka zauna a duk inda kake so.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَبِمٜىٰلٜىٰكْ يَثٜىٰ وَ إِبْرَٰهِيمْ «غَا ڧَسَاتَ أَغَبَنْكَ، كَذَوْنَ دُكْ عِنْدَ يَغَمْشٜىٰكَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Abimelek kuwa ya ce, “Ga shi, ƙasata tana gabanka, ka zauna a duk inda ya yi maka daɗi.”