Genesis 20:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ga Saratu kuwa ya ce, “Ina ba wa ɗan’uwanki shekel dubu na azurfa, shaida ce ta tabbatarwa a idanun dukan waɗanda suke tare da ke, da kuma a gaban kowa cewa ba ki da laifi.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَ سَارَةُ كُوَ يَاثٜىٰ «غَاشِ، نَبَا طَنْعُوَنْكِ أَظُرْڢَا دُبُو؞ وَنَّنْ شَيْدَثٜىٰ تَتَبَّتَرْوَ أَعِدَانُنْ دُكَنْ وَطَنْدَ سُكٜىٰ تَرٜىٰدَكٜىٰ ثٜىٰوَ بَاكِدَ لَيْڢِے؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ga Saratu kuwa ya ce, “Ga shi, na ba ɗan'uwanki azurfa guda dubu, shaida ce ta tabbatarwa a idanun dukan waɗanda suke tare da ke, da kuma a gaban kowa, cewa ba ki da laifi.”