Genesis 20:3 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma wata rana da dad dare Allah ya zo wa Abimelek a cikin mafarki ya ce masa, “Kai da matacce ɗaya kuke, saboda matar da ka ɗauka. Ita matar aure ce.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا وَنِ دَرٜىٰ عَثِكِنْ مَڢَرْكِ اللَّهْ يَا ذُواْ وُرِنْ أَبِمٜىٰلٜىٰكْ يَثٜىٰ مَسَ «مُتُوَ ذَاكَيِ سَبُواْدَ مَاتَرْدَ كَطَوْكُواْ، غَمَا عِتَ مَاتَرْ وَنِ ثٜىٰ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Allah ya zo wurin Abimelek cikin mafarki da dad dare ya ce masa, “Mutuwa za ka yi saboda matar da ka ɗauko, gama ita matar wani ce.”