Genesis 20:7 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yanzu ka komar da matar mutumin, gama shi annabi ne, zai kuma yi maka addu’a, za ka kuwa rayu. In ba ka komar da ita ba fa, ka sani tabbatacce kai da dukan abin da yake naka za ku mutu.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَبُواْدَ حَكَ، كَمَيَرْدَ مَاتَرْ غَ مَيْغِدَنْتَ، غَمَا شِے أَنَّبِے نٜىٰ، ذَيْ كُمَيِمَكَ أَدُّعَ، ذَاكَ كُوَ رَايُ؞ عِدَنْ كُمَ كَڧِ مَيَرْدَ عِتَ، كَسَنِ ثٜىٰوَ لَلَّيْ ذَاكَمُتُ، كَيْ دَ دُكَنْ مُتَنٜىٰنْكَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yanzu fa, sai ka mayar wa mutumin da matarsa, gama shi annabi ne, zai yi maka addu'a, za ka kuwa rayu. In kuwa ba ka mayar da ita ba, ka sani hakika za ka mutu, kai, da dukan abin da yake naka.”