Genesis 21:14 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Kashegari da sassafe sai Ibrahim ya ɗauki abinci da salkar ruwa, ya ba wa Hagar. Ya ɗora su a kafaɗunta, sa’an nan ya sallame ta da yaron. Ta kama hanyarta ta kuma yi ta yawo a cikin jejin Beyersheba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ إِبْرَٰهِيمْ يَتَاشِ دَ سَسَّڢٜىٰ، يَا طَوْكِ غُرَاسَ دَ سَلْكَرْ ضُوَ، يَا بَا هَجٜىٰرَتُ، يَا سَامَتَ عَكَڢَطَرْتَ؞ سَيْ يَبَاتَ طَنْتَ، يَسَلَّمٜىٰتَ؞ تَا تَڢِے تَايِتَيَٰوُاْ ثِكِنْ دَاجِنْ بٜىٰيٜىٰرْشٜىٰبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ibrahim ya tashi da sassafe, ya kuma ɗauki gurasa da salkar ruwa, ya bai wa Hajaratu, ya ɗora kafaɗarta. Sai ya ba ta ɗanta, ya sallame ta. Ta tafi ta yi ta yawo cikin jejin Biyer-sheba.