Genesis 21:19 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan Allah ya buɗe idanunta ta ga wata rijiyar ruwa. Don haka sai ta tafi ta cika salkan da ruwa, ta kuma ba wa yaron ruwa ya sha.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً اللَّهْ يَا بُوطٜىٰ مَتَ إِدَانُو، سَيْ تَغَ وَتَ رِجِيَ مَيْ ضُوَ؞ سَيْ تَتَڢِے تَثِكَ سَلْكَرْتَ دَ ضُوً، تَكُمَ بَا يَرُوانْ يَشَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Allah ya buɗe idanunta, ta ga rijiyar ruwa, ta kuwa tafi, ta cika salkar da ruwa ta ba yaron ya sha.