Genesis 21:25 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan Ibrahim ya kawo kuka ga Abimelek game da rijiyar ruwan da bayin Abimelek suka ƙwace.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ إِبْرَٰهِيمْ يَكَٰوُاْ كُوكَا وُرِنْ أَبِمٜىٰلٜىٰكْ عَكَنْ رِجِيَ مَيْ ضُوَ وَنْدَ دَا مَاسُ حِدِمَرْ أَبِمٜىٰلٜىٰكْ سُكَ ڨُوثٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da Ibrahim ya kawo kuka ga Abimelek a kan rijiyar ruwa wadda barorin Abimelek suka ƙwace,