Genesis 21:27 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Ibrahim ya kawo tumaki da shanu ya ba wa Abimelek, sai su biyun suka yi yarjejjeniya.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ إِبْرَٰهِيمْ يَا طَوْكِ تُمَكِ دَ شَانُنْ نُواْمَ يَا بَا أَبِمٜىٰلٜىٰكْ، سَيْ سُو بِيُنْ سُكَيِ يَرْجٜىٰجٜىٰنِيَ دَ جُونَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ibrahim ya ɗibi tumaki da takarkarai ya bai wa Abimelek, su biyu ɗin kuwa suka yi alkawari.