Genesis 21:30 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ibrahim ya amsa ya ce, “Ka karɓi waɗannan ’yan tumaki bakwai daga hannuna a matsayin shaida cewa ni ne na haƙa wannan rijiya.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِبْرَٰهِيمْ يَا ثٜىٰ «كَكَرْٻِ وَطَنَّنْ یَنْ تُمَكِ بَݣَويْ، دُواْمِنْ سُذَمَ شَيْدَ أَغَرٜىٰنِ ثٜىٰوَ نِے نَاحَڧَ رِجِيَرْ نَنْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya ce, “Waɗannan 'yan raguna bakwai za ka karɓe su daga hannuna domin su zama shaida a gare ni, cewa ni na haƙa rijiyan nan.”