Genesis 21:32 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bayan da aka yi yarjejjeniya a Beyersheba, sai Abimelek da Fikol, komandan rundunoninsa suka koma ฦasar Filistiyawa.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุณูุนูุฏูู ุณููู ููู
ูููู ูููู ุถฺููููููุงุฑู ุงูู ุจูููฐููููฐุฑูุดูููฐุจูุ ุณููู ุงููุจูู
ูููฐููููฐูู ุฏู ฺขูููููุงูู ุดููุบูุจููู ุณููุงูุฌููุงูุฌูููุณูุ ุณูููุชูุงุดู ุณููู ูููุงูู
ู ฺงูุณูุฑู ฺขูููุณูุชูููุงููุงุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Saboda haka suka yi alkawari a Biyer-sheba. Sai Abimelek, tare da Fikol shugaban sojojinsa, ya tashi ya koma ฦasar Filistiyawa.