Genesis 21:32 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bayan da aka yi yarjejjeniya a Beyersheba, sai Abimelek da Fikol, komandan rundunoninsa suka koma ƙasar Filistiyawa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ سُكَ كَمَّلَ يِنْ ضَنْڟُوَارْ أَ بٜىٰيٜىٰرْشٜىٰبَ، سَيْ أَبِمٜىٰلٜىٰكْ دَ ڢِيكُوالْ شُوغَبَنْ سُواْجُواْجِنْسَ، سُكَتَاشِ سُكَ كُواْمَ ڧَسَرْ ڢِلِسْتِيَاوَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Saboda haka suka yi alkawari a Biyer-sheba. Sai Abimelek, tare da Fikol shugaban sojojinsa, ya tashi ya koma ƙasar Filistiyawa.
Recommended Reading