Genesis 21:4 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da ɗansa Ishaku ya kai kwana takwas da haihuwa, sai Ibrahim ya yi masa kaciya, kamar yadda Allah ya umarce shi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِبْرَٰهِيمْ يَيِ وَ طَنْسَ إِسْحَٰڧَ كَاثِيَ يَنَدَ ݣُونَ تَݣُوسْ، كَمَرْ يَدَّ اللَّهْ يَعُمَرْثٜىٰشِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ibrahim ya yi wa Ishaku ɗansa kaciya yana da kwana takwas, kamar yadda Allah ya umarce shi.