Genesis 22:15 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mala’ikan Ubangiji ya kira Ibrahim daga sama sau na biyu
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مَلاَىِٕكَنْ يَهْوٜىٰهْ يَا سَاكٜىٰ كِرَنْ إِبْرَٰهِيمْ سَوْ نَبِيُ دَغَ سَمَ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mala'ikan Ubangiji kuma ya sāke kiran Ibrahim, kira na biyu daga sama,