Genesis 22:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
ya ce, “Na rantse da kaina, in ji Ubangiji, domin ka yi wannan, ba ka kuwa hana ni ɗanka, makaɗaicin ɗanka ba,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ثٜىٰوَ « يَهْوٜىٰهْ يَثٜىٰ، ‹نَا ضَنْڟٜىٰ دَ سُونَنَ ثٜىٰوَ تُنْدَيَكٜىٰ كَيْ إِبْرَٰهِيمْ كَيِ وَنَّنْ، بَكَكُمَڧِ كَبَانِ مَكَطَيْثِنْ طَنْكَبَ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
ya ce, “Na riga na rantse da zatina, tun da ka yi wannan, ba ka kuwa ƙi ba da tilon ɗanka ba,