Genesis 22:20 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bayan wani ɗan lokaci, sai aka faɗa wa Ibrahim cewa, “Ga shi, Milka ita ma ta haifa wa Nahor ɗan’uwanka, ’ya’ya maza;
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَنَانً بَايَنْ وَطَنَّنْ أَبُبُوَ، سَيْ إِبْرَٰهِيمْ يَسَامِ لَابَرِ ثٜىٰوَ مِلْكَ مَاتَرْ طَنْعُوَنْسَ نَهُوارْ تَا حَيْڢَ مَسَ یَیَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ana nan bayan waɗannan al'amura, aka faɗa wa Ibrahim, “Ga shi, Milka ta haifa wa ɗan'uwanka Nahor, 'ya'ya.