Genesis 22:6 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ibrahim ya ɗauki itace saboda hadaya ta ƙonawa ya ɗora wa ɗansa Ishaku, shi kuwa ya riƙe wuƙa da wutar. Yayinda su biyun suke tafiya,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِبْرَٰهِيمْ يَا طَوْكِ إِتَاثٜىٰنْ هَدَايَرْ يَا أَظَوَ إِسْحَٰڧَ؞ شِ دَ كَنْسَ كُمَ يَا طَوْكِ وُتَا تَرٜىٰدَ وُڧَ؞ سَيْ سُو بِيُ سُكَ وُثٜىٰ غَبَ تَرٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ibrahim ya ɗauki itacen hadayar ƙonawa, ya ɗora wa ɗansa Ishaku, shi kuma ya ɗauki wuta da wuƙa a hannunsa. Dukansu biyu kuwa suka tafi tare.