Genesis 22:8 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ibrahim ya amsa ya ce, “Ɗana, Allah kansa zai tanada ɗan ragon hadayar ƙonawa.” Sai su biyu suka ci gaba da tafiya.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِبْرَٰهِيمْ يَثٜىٰ « اللَّهْ دَ كَنْسَ ذَيْ تَنَدَ طَنْ ضَغُواْ نَهَدَايَ، يَا طَانَ؞» سَيْ سُو بِيُ سُكَ ثِيغَبَدَ تَڢِيَ تَرٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ibrahim ya ce, “Allah zai tanada wa kansa ragon hadayar ƙonawa, ya ɗana.” Sai su biyu suka tafi tare.