Genesis 22:9 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da suka isa wurin da Allah ya faɗa masa, sai Ibrahim ya gina bagade a can, ya kuma shisshirya itacen a kai. Ya ɗaura ɗansa Ishaku, ya kwantar da shi a kan itacen, a bisa bagaden.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ سُكَ كَيْ وُرِنْ دَ اللَّهْ يَيِمَسَ مَغَنَ، سَيْ إِبْرَٰهِيمْ يَا غِنَا بَغَدٜىٰ، يَا جٜىٰرَ إِتَاثٜىٰ عَكَيْ؞ يَا طَوْرَ طَنْسَ إِسْحَٰڧَ، يَا سَاشِ عَكَنْ إِتَاثٜىٰنْ بَغَدٜىٰنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da suka zo wurin da Allah ya faɗa masa, sai Ibrahim ya gina bagade a can, ya jera itace a kai. Ya ɗaure Ishaku ɗansa, ya sa shi a bisa itacen bagaden.