Genesis 23:18 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
ba wa Ibrahim a matsayin mallakarsa a gaban dukan Hittiyawa waɗanda suka zo ƙofar birnin.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُكَنْ هِتِّيَاوَنْ دَ وَطَنْدَ سُكٜىٰ ڢِتَ دَ شِغَ عَڧُواْڢَرْ غَرِنْ أَ لُواْكَثِنْ، سُنْ تَبَّتَرْ ثٜىٰوَ غُواْنَرْ تَذَمَ تَ إِبْرَٰهِيمْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
an tabbatar wa Ibrahim, cewa mallakarsa ce a gaban Hittiyawa, a gaban dukan waɗanda suke shiga ta ƙofar birninsu.