Genesis 23:19 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bayan wannan Ibrahim ya binne matarsa Saratu a kogon a filin Makfela kusa da Mamre (wanda yake a Hebron) a ฦasar Kanโana.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุจูุงูููู ุญูููุ ุงููุจูุฑููฐูููู
ู ููุงุจููููููฐ ู
ูุงุชูุฑูุณู ุณูุงุฑูุฉู ุนููููุงูุบููุงูู ุฏูููููููฐ ุงููุบููุงูููุฑู ู
ฺูููขูููฐูู ููุณูุฏู ู
ูู
ูุฑูููฐุ ููุชููุงู ููููฐุจูุฑููุงููุ ุนูุซููููู ูููููููู ฺงูุณูุฑู ููููุนูููุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Bayan wannan, Ibrahim ya binne Saratu matarsa a kogon da yake a saurar Makfela a gabashin Mamre, wato Hebron, cikin ฦasar Kan'ana.