Genesis 23:3 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Ibrahim ya tashi daga gefen matarsa da ta mutu, ya yi magana da Hittiyawa. Ya ce,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِبْرَٰهِيمْ يَا تَاشِ يَا بَرْ غَاوَرْ مَاتَرْسَ، يَا جٜىٰ يَيِمَغَنَ دَ هِتِّيَاوَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ibrahim ya bar gawar matarsa, ya je ya ce wa Hittiyawa,