Genesis 23:7 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Ibrahim ya tashi ya rusuna a gaban mutanen ƙasar, wato, Hittiyawan.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً إِبْرَٰهِيمْ يَاتَاشِ يَاسُنْكُيَاوَ هِتِّيَاوَنْ، وَتُواْ مُتَنٜىٰنْ ڧَسَرْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ibrahim ya tashi ya sunkuya wa Hittiyawa, mutanen ƙasar.