Genesis 24:27 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
yana cewa, “Yabo ya tabbata ga Ubangiji Allah na maigidana Ibrahim, wanda bai daina nuna alheri da amincinsa ga maigidana ba. Ni kam, Ubangiji ya bishe ni a tafiyata zuwa gidan ’yan’uwan maigidana.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَثٜىٰ «أَلْبَرْكَ تَا تَبَّتَا غَ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نَ مَيْغِدَانَ إِبْرَٰهِيمْ، وَنْدَ بَيْ دَيْنَ نُونَ ڧَوْنَرْسَ مَرَرْ ثَنْجَاوَا كُواْ أَمِنْثِنْسَ غَ مَيْغِدَانَ إِبْرَٰهِيمْ بَ؞ نِے كُمَ يَهْوٜىٰهْ يَا بِدَنِ أَ حَنْيَ ذُوَا غِدَنْ یَنْعُوَنْ مَيْغِدَانَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
ya ce, “Yabo ya tabbata ga Ubangiji na maigidana Ibrahim, wanda bai daina nuna madawwamiyar ƙaunarsa da amincinsa ga maigidana ba. Ubangiji ya bi da ni har zuwa gidan ɗan'uwan maigidana.”