Genesis 24:33 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan aka ajiye abinci a gabansa, amma ya ce, “Ba zan ci ba, sai na faɗi abin da yake tafe da ni.” Sai Laban ya ce, “Faɗa mana.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَكَ أَجِيٜىٰ عَبِنْثِ أَغَبَنْسَ، عَمَّا يَثٜىٰ «بَذَنْثِبَ سَيْ نَڢَطَا دَلِيلِنْ دَ يَكَٰوُاْنِ؞» لَبَنْ يَثٜىٰ «تُواْ، سَيْ كَيِ مَغَنَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Aka sa abinci a gabansa domin ya ci, amma ya ce, “Ba zan ci ba, sai na faɗi abin da yake tafe da ni.” Laban ya ce, “Faɗi maganarka.”