Genesis 24:37 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Maigidana ya sa na yi rantsuwa, ya kuma ce, ‘Kada ka ɗauko wa ɗana mata daga ’ya’ya matan Kan’aniyawa, waɗanda nake zama a ƙasarsu,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مَيْغِدَانَ يَاسَا نَرَنْڟٜىٰ ثٜىٰوَ بَذَنْيِ وَطَنْسَ عَوْرٜىٰ دَغَ یَنْ مَاتَانْ كَنْعَنَ وَنْدَ يَكٜىٰ ظَوْنٜىٰ عَڧَسَرْسُبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Maigidana ya rantsar da ni da cewa, ‘Ba za ka auro wa ɗana mace daga cikin 'ya'yan Kan'aniyawa waɗanda nake zaune a ƙasarsu ba,