Genesis 24:47 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Na tambaye ta, ‘Ke ’yar wane ne?’ “Ta ce, ‘’Yar Betuwel ɗan Nahor, wanda Milka ta haifa masa.’ “Sai na sa mata zobe a hancinta, woroworo kuma a hannuwata,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ نَثٜىٰ مَتَ، ‹كٜىٰ یَرْ وَنٜىٰنٜىٰ؟› تَثٜىٰمِنِ، ‹سُونَنْ بَابَنَ بٜىٰتُوٜىٰلْ نٜىٰ، طَنْ دَ مِلْكَ تَحَيْڢَا وَ نَهُوارْ؞› سَيْ نَسَا مَتَ ذُواْبٜىٰنْ أَهَنْثِ دَ وَرْوَرُوانْ أَ حَنُّوَنْتَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Na kuwa tambaye ta, ‘'Yar gidan wane ne ke?’ Ta ce, ‘Ni 'yar Betuwel ɗan Nahor, wanda Milka ta haifa masa.’ Sai na sa mata zobe a hanci, mundaye kuma a hannu.