Genesis 24:58 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka suka kira Rebeka suka ce mata, “Za ki tafi tare da mutumin nan?” Sai ta ce, “Zan tafi.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ سُكَ كِرَا رِڢْكَتُ سُكَثٜىٰ مَتَ «ذَاكِتَڢِے دَ وَنَّنْ مُتُمِنْ؟» سَيْ تَثٜىٰ «عِ، ذَنْتَڢِے؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Suka kirawo Rifkatu suka ce mata, “Za ki tafi tare da wannan mutum?” Sai ta ce, “Zan tafi.”