Genesis 24:65 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
ta ce wa bawan, “Wane ne mutumin can a fili, da yake zuwa yă tarye mu?” Bawan ya ce, “Maigidana ne.” Saboda haka ta ɗauki mayafinta to rufe kanta.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ تَثٜىٰ وَ مَيْ حِدِمَرْ إِبْرَٰهِيمْ «وَنٜىٰنٜىٰ مُتُمِنْ دَيَكٜىٰ تَڢِيَ عَثَنْ؟» سَيْ يَثٜىٰ مَتَ «أَيْ، مَيْغِدَانَ نٜىٰ؞» سَيْ تَطَوْكِ ڠَلٜىٰ تَيِ لُلُّٻِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
ta ce wa baran, “Wane ne mutumin can da yake zuwa daga saura garin ya tarye mu?” Sai baran ya ce, “Ai, maigidana ne.” Ta ɗauki mayafinta ta yi lulluɓi.