Genesis 25:23 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ubangiji ya ce mata, “Al’ummai biyu suna a cikin mahaifarki mutum biyu da za ki haifa, za su rabu da juna, ɗayan zai fi ɗayan ƙarfi, babban kuma zai bauta wa ƙaramin.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَهْوٜىٰهْ كُوَ يَثٜىٰمَتَ، «أَلْعُمَّ بِيُ سُنَثِكِنْ ثِكِنْكِ، ڧَبِيلُ بِيُ ذَاسُ رَبُ تُنْدَغَ ثِكِنْكِ؞ طَيَ ذَيْڢِ ڧَرْڢِنْ طَيَنْ، بَبَّنْ ذَيْ بَوْتَاوَ ڧَرَمِنْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Ubangiji ya ce mata, “Al'umma biyu suke a cikin mahaifarki, mutum biyu da za ki haifa, za su rabu da juna, ɗayan zai fi ɗayan ƙarfi, babban zai bauta wa ƙaramin.”