Genesis 25:30 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya ce wa Yaƙub, “Ina roƙonka, ka ɗan ɗiba mini faten nan! Ina fama da yunwa!” (Shi ya sa aka kira shi Edom.)
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ إِسُوَ يَثٜىٰ وَ يَعْڧُوبَ «بَرِ إِنْشَا جَنْ ڢَتٜىٰنْكَ، غَمَا إِنَثِكِنْ ڟَنَنِنْ يُنْوَ!» سَبُواْدَ وَنَّنْ عَكٜىٰ كِرَنْ إِسُوَ عٜىٰدُوامْ، وَتُواْ جَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Isuwa ya ce wa Yakubu, “Ka ɗibar mini jan fatenka in sha, gama ina fama da yunwa!” Saboda haka aka kira sunansa Edom.