Genesis 25:8 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan Ibrahim ya ja numfashinsa na ƙarshe, ya kuma mutu da kyakkyawar tsufa, tsoho da kuma shekaru masu yawa; aka kuma tara shi ga mutanensa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِبْرَٰهِيمْ يَا جَا نُمْڢَشِنْسَ نَڧَرْشٜىٰ ثِكِنْ ڟُوڢَ سُواْسَيْ، بَايَنْ دُواْغُوَرْ رَايُوَا مَيْ ڧُواْشِنْ لَاڢِيَ؞ يَا كُوَ مُتُ يَكُواْمَ غَ كَاكَنِّنْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ibrahim ya ja numfashinsa na ƙarshe ya kuwa rasu cikin kyakkyawan tsufa, tsoho ne mai shekaru masu yawa, aka kai shi ga jama'arsa, waɗanda suka riga shi.