Genesis 26:10 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan Abimelek ya ce, “Me ke nan ka yi mana? Da a ce wani daga mazanmu ya kwana da matarka, ai, da ka jawo laifi a kanmu.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَبِمٜىٰلٜىٰكْ يَا ثٜىٰ «وَنٜىٰ إِرِنْ أَبُ كٜىٰنَنْ كَيِمَنَ؟ أَيْ، وَنِ دَغَ ثِكِنْ مُتَنٜىٰنَ يَنَ عِيَ ݣُونَ دَ عِتَ؞ دَا عَثٜىٰ حَكَ يَا ڢَرُ دَا كَجَٰوُاْ لَيْڢِے عَكَنْمُ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Abimelek ya ce, “Me ke nan ka yi mana? Ai, da wani daga jama'a ya kwana da matarka a sawwaƙe, da ka jawo laifi a bisanmu.”