Genesis 26:11 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka Abimelek ya yi umarni ga dukan mutane. “Duk wanda ya fitine wannan mutum ko matarsa, tabbatacce za a kashe shi.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ أَبِمٜىٰلٜىٰكْ يَغَرْغَطِے دُكَنْ مُتَنٜىٰنْسَ يَثٜىٰ «دُكْ وَنْدَ يَتَٻَ مُتُمِنَّنْ كُواْ مَاتَرْسَ، ذَاعَ كَشٜىٰشِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Abimelek ya umarci dukan mutane ya ce, “Duk wanda ya taɓa mutumin nan ko matarsa, za a kashe shi.”