Genesis 26:15 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka dukan rijiyoyin da bayin mahaifinsa suka haƙa a kwanakin da mahaifinsa Ibrahim yake da rai, Filistiyawa sun toshe su, suka kuma ciccike su da ƙasa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ ڢِلِسْتِيَاوَا سُكَ ثِثِّكَ دُكَنْ رِجِيُواْيِنْ دَ دَا بَايِنْ بَابَنْسَ إِبْرَٰهِيمْ سُكَ حَڧَ؞ ڢِلِسْتِيَاوَا سُكَ تُواْتُّواْشٜىٰ دُكَنْسُ دَ ڧَسَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Saboda haka, Filistiyawa don kishi sai suka ciccike rijiyoyin da ƙasa, waɗanda barorin mahaifinsa, Ibrahim, suka haƙa tun Ibrahim yana da rai.