Genesis 26:2 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ubangiji kuwa ya bayyana ga Ishaku ya ce, “Kada ka gangara zuwa Masar; ka yi zauna a ƙasar da zan faɗa maka.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَهْوٜىٰهْ يَبَيَّنَ غَرٜىٰشِ يَثٜىٰ مَسَ «كَدَ كَتَڢِے ڧَسَرْ مَصَرْ، عَمَّا كَذَوْنَ عَڧَسَرْدَ ذَنْ ڢَطَا مَكَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji kuwa ya bayyana gare shi, ya ce, “Kada ka gangara zuwa Masar, ka zauna a ƙasar da zan faɗa maka.