Genesis 26:21 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai suka haƙa wata rijiya, amma suka yi faɗa a kanta ita ma, saboda haka ya ce da ita Sitna.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مَكِيَايَ نَ إِسْحَٰڧَ سُكَسَاكٜىٰ حَڧَ وَتَ رِجِيَ، عَكَ سَاكٜىٰيِنْ غَرْدَمَ عَكَيْ؞ سَيْ إِسْحَٰڧَ يَكِرَا رِجِيَرْ دَ سُونَ سِتِنَ، وَتُواْ «ڧِيَيَّ»؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Suka haƙa wata rijiya, suka yi jayayya a kan wannan kuma, ya sa mata suna Sitna.