Genesis 26:31 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Kashegari da sassafe sai mutanen suka yi wa juna rantsuwa. Sa’an nan Ishaku ya sallame su, suka kuwa tafi cikin salama.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَشٜىٰغَرِ دَ سَڢٜىٰ سُكَتَاشِ سُكَ طَوْكِ ضَنْڟُوَا دَ جُونَنْسُ؞ إِسْحَٰڧَ كُوَ يَرَكَسُ، سُكَ رَبُ دَشِ ثِكِنْ سَلَمَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Suka tashi tun da sassafe suka rantse wa juna, Ishaku ya sallame su, suka tafi cikin salama.