Genesis 26:32 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A wannan rana bayin Ishaku suka zo suka faɗa masa game da rijiyar da suka haƙa. Suka ce, “Mun sami ruwa!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَ رَانَرْ نَنْ مَكِيَايَ نَ إِسْحَٰڧَ سُكَذُواْ سُكَ ڢَطَا مَسَ غَمٜىٰدَ رِجِيَرْ دَسُكَ حَڧَ، ثٜىٰوَ سُنْسَامِ ضُوَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya zama kuwa a wannan rana, barorin Ishaku suka zo suka faɗa masa zancen rijiyar da suka haƙa, suka ce masa, “Mun sami ruwa.”