Genesis 26:7 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da mutanen wurin suka tambaye shi game da matarsa, sai ya ce, “’Yar’uwata ce,” gama yana tsoro yă ce, “Ita matata ce.” Ya yi tunani, “Mutane wannan wuri za su kashe ni ta dalili Rebeka, domin kyakkyawa ce.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ مُتَنٜىٰنْ وُرِنْ سُكَ تَمْبَيٜىٰشِ غَمٜىٰدَ مَاتَرْسَ، سَيْيَثٜىٰ یَرْعُوَرْسَ ثٜىٰ، غَمَا يَنَ ڟُواْرُواْ يَثٜىٰ عِتَ مَاتَرْسَ ثٜىٰ؞ يَنَ تُنَانِ ثٜىٰوَ مُتَنٜىٰنْ وُرِنْ ذَاسُ كَشٜىٰشِ سَبُواْدَ رِڢْكَتُ، دُواْمِنْ عِتَ ݣَكْݣَاوَا ثٜىٰ سُواْسَيْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da mutanen wurin suka tambaye shi matarsa, ya ce, “Ita 'yar'uwata ce,” gama yana jin tsoro ya ce, “Ita matata ce,” don kada mutanen wurin su kashe shi saboda Rifkatu, da yake ita kyakkyawa ce.