Genesis 26:8 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da Ishaku ya daɗe a can, sai Abimelek sarkin Filistiyawa ya duba daga taga ya ga Ishaku yana rungumar matarsa Rebeka.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بَايَنْدَ إِسْحَٰڧَ يَا جِمَ دَ ذَمَ أَوُرِنْ، سَيْ وَتَرَانَ سَرْكِے أَبِمٜىٰلٜىٰكْ نَ ڢِلِسْتِيَاوَا يَدُوبَ تَتَغَ، سَيْ يَغَ إِسْحَٰڧَ يَنَ ضُنْغُمَرْ رِڢْكَتُ مَاتَرْسَ دَ سُواْيَيَّ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da ya dakata 'yan kwanaki a can, sai Abimelek, Sarkin Filistiyawa ya duba ta taga, ya ga Ishaku ya rungumi Rifkatu.