Genesis 26:9 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka Abimelek ya aika Ishaku yă je, sa’an nan ya ce, “Tabbatacce ita matarka ce! Me ya sa ka ce, ‘Ita ’yar’uwata ce?’ ” Ishaku ya amsa masa ya ce, “Don na yi tsammani zan rasa raina saboda ita.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ أَبِمٜىٰلٜىٰكْ يَكِرَا إِسْحَٰڧَ يَثٜىٰ «بَاشَكَّ عِتَ مَاتَرْكَثٜىٰ! دُوانْمٜىٰ كَثٜىٰ عِتَ یَرْعُوَرْكَثٜىٰ؟» سَيْ إِسْحَٰڧَ يَثٜىٰ مَسَ «نَيِ حَكَ غَمَا إِنَ تُنَانِ كَدَ إِنْمُتُ سَبُواْدَ عِتَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Abimelek ya kira Ishaku, ya ce, “Ashe lalle ita matarka ce, ƙaƙa fa ka ce, ‘Ita 'yar'uwata ce’?” Ishaku ya amsa masa ya ce, “Don na yi tsammani zan rasa raina saboda ita.”