Genesis 27:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ta mamanne gashin awakin nan biyu a hannuwansa da bayan wuyarsa wanda ba gashi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ تَمَنّٜىٰ غَاشِنْ عَكُيَ أَ حَنُّوَنْسَ دَ وُيَنْسَ عِنْدَ بَا غَاشِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
fatun 'yan awakin kuwa ta naɗe wa hannuwansa, da sashen dokin wuyansa mai sulɓi.