Genesis 27:34 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da Isuwa ya ji kalmomin mahaifinsa, sai ya fashe da kuka mai zafi kuma da ƙarfi, ya ce wa mahaifinsa, “Ka albarkace ni, ni ma, baba!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ إِسُوَ يَجِ كَلْمُواْمِنْ بَابَنْسَ، سَيْ يَيِ إِيهُ دَ كُوكَا مَيْ ڟَنَنِ دَ بَڧِنْ ثِكِ مَيْ يَوَ؞ يَثٜىٰ وَبَابَنْسَ «كَسَ مِنِ أَلْبَرْكَ! نِے مَا، كَسَا مِنِ أَلْبَرْكَ، يَا بَابَنَ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da Isuwa ya ji kalmomin mahaifinsa, sai ya yi kūwwa da kuka mai tsananin gaske, ya ce wa mahaifinsa, “Ka sa mini albarka, har da ni ma, ya babana.”